Uncategorized
Daga Zuwa Gaishe Da Iyayenta An Daura Musu Aure
![](https://arewafree.com.ng/wp-content/uploads/2023/12/Screenshot_20231202-203526.jpg)
Wata Matashiya A Dandalin face Mai Suna Maijidda Muhammad Sani Ta Wallafa Wani Hoto A Shafinta Na Facebook In Ya Bayyana Cewa Gaisuwa da saka rana ya rikiɗa ya zama ɗaurin aure 🥹Ƴan’uwa ku taya mu addu’a Allah ya sa mana albarka a wannan aure, Ya zaunar da mu lafiya, Ya kauda mana dukkanin abin ƙi, ameen.Officially Mrs Muhammad Nasir Jajere. AlhamdulilLah.
![](https://arewafree.com.ng/wp-content/uploads/2023/12/Screenshot_20231202-203505-775x1024.jpg)
![](https://arewafree.com.ng/wp-content/uploads/2023/12/Screenshot_20231202-203443-779x1024.jpg)
![](https://arewafree.com.ng/wp-content/uploads/2023/12/Screenshot_20231202-203526-824x1024.jpg)