Uncategorized

MashaAllah Za A Daura Aure Fatima Mai Zogale Ranar Juma’a Mai Zuwa

Fatima Aliyu Wacce Akafi Sani Da Fatima Mai Zogale Zatayi Aure a Ranar Juma’a Mai Zuwa

Fatima Wacce Ta Sama Daukaka da Kuma Farin Jini Musamman ma a Social media Saboda Wakar Da Shahararren mawakin Siyasa Dauda Kahutu Rarara Ya Rera mata Mai Suna Fatima Mai Zogale

Fatima Ita Ta Tabbatar ma da Mujjalar Film Maganar Auren nata, Inda Ta Bayyana ma Wakilinsu cewa Za a daura Auren nata Ranar Juma’a Mai Zuwa

Fatima Zata Auri wani Mazaunin Kano ne mai suna Kabiru

Tace Sun Jima Suna Soyayya tun ma Kafin Rarara Yayi Mata Waka

Allah Ya Basu Zaman Lfy Ameen Ya Allah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button