Kannywood
MashaaAllah Yar Gidan Hadiza Kabara Tayi Saukar Alqur’ani
![](https://arewafree.com.ng/wp-content/uploads/2024/01/Screenshot_20240117-073344.jpg)
Cikin Yardar Allah Da Fallalarsa da yakema bayin na Itama Sadiya Yakubu Gwamna, ɗiyar Jarumar Kannywood Hadiza Kabara ta samu baiwar Saukar Alqur’ani Mai Girma
A Ranar Lahadi da ta gabata ne jaruma Hadiza Kabara Ta Shirya Taro na musamman a gidansu da ke anguwan Fanshekara acikin garin Kano domin Murnar Saukar Alqur’ani Yarinyar nata
![](https://arewafree.com.ng/wp-content/uploads/2024/01/Screenshot_20240117-072034.jpg)
![](https://arewafree.com.ng/wp-content/uploads/2024/01/Screenshot_20240117-072058.jpg)
![](https://arewafree.com.ng/wp-content/uploads/2024/01/Screenshot_20240117-071934.jpg)
![](https://arewafree.com.ng/wp-content/uploads/2024/01/Screenshot_20240117-071910.jpg)